Nehemiah 6:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma na ce, “Ya kamata mutum kamar ni yă gudu? Ko kuwa ya kamata wani kamar ni yă shiga cikin haikali don yă ceci ransa? Ba zan tafi ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ نَأَمْسَ نَثٜىٰ «نِے إِرِنْ مُتُمِنْ دَ ذَيْ غُدُنٜىٰ؟ بَنْدَ حَكَمَا، وَنٜىٰ مُتُمْ نٜىٰ كَمَرْ نِے ذَيْ شِغَ هَيْكَلِ حَرْ يَرَايُ؟ نِے، بَذَنْيِ حَكَبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na ce, “Mutum kamata ne, zai gudu? Mutum irina zai shiga Haikali don ya tsere? To, ba zan tafi ba.”