Nehemiah 7:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ta Azgad 2,322
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَنْغِنْ أَظْغَدْ، مُتُمْ دُبُو بِيُ دَ طَرِے عُكُ دَ عَشِرِنْ دَ بِيُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan su ne daga zuriyar Delaiya, da Tobiya, da Nekoda, waɗanda suka zo daga garuruwan Telmela, da Tel-harsha, da Kerub, da Addan, da Immer, amma ba su iya nuna gidajen kakanninsu, ko zuriyarsu a cikin Isra'ilawa ba, su ɗari shida ne da arba'in da biyu.