Nehemiah 7:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗannan su ne mutanen yankin da suka dawo daga zaman bautar da Nebukadnezzar sarkin Babilon ya kame (sun dawo Urushalima da Yahuda, kowanne zuwa garinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ سُونٜىٰ مُتَنٜىٰنْ يَنْكِ وَطَنْدَ سُكَ كُواْمُواْ دَغَ ثِكِنْ مُتَنٜىٰنْ دَ نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ سَرْكِنْ بَابِيلَ يَݣُوشٜىٰ ذُوَا ڧَسَرْ بَوْتَا؞ سُكَ كُواْمَ عُرُوشَلِيمَ دَ ڧَسَرْ يَهُودَ، كُواْوَ يَكُواْمَ غَرِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗannan su ne mutanen lardin Yahuza, waɗanda suka komo daga zaman talala da Nebukadnezzar Sarkin Babila ya kai mutane. Sun komo Urushalima da Yahuza. Kowa ya tafi garinsu.