Nehemiah 8:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai dukan mutane suka taru kamar mutum guda a dandali a gaban Ƙofar Ruwa. Suka faɗa wa Ezra malamin Doka yă fitar da Littafin Dokar Musa, wanda Ubangiji ya umarta domin Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَ تَڢَرْكُواْ أَوَتَنْ بَݣَويْ، دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ سُكَ تَارُ غَبَاطَيَ أَ عُرُوشَلِيمَ عَثِكِنْ ڢِيلِنْ دَيَكٜىٰ أَغَبَنْ ڧُواْڢَرْ ضُوَ؞ سُكَ ضُواْڧِ عُزَيْرُ مَلَمِنْ كُواْيَرْوَا يَكَٰوُاْ نَطَطّٜىٰنْ لِتَّڢِنْ كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى، وَنْدَ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْتَ وَمُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan jama'a suka taru wuri ɗaya a filin Ƙofar Ruwa, suka faɗa wa Ezra, magatakarda, ya kawo Attaura ta Musa wanda Ubangiji ya ba Isra'ilawa.