Nehemiah 8:12 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saโan nan dukan mutane suka koma gidajensu suka ci, suka sha, suka aika wa wanda ba shi da abinci, gama yanzu sun fahimci kalmomin da aka karanta musu.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณููู ุฏููููู ู
ูุชูููููฐ ุณููู ูููุงูู
ู ุบูุฏูุงุฌูููฐููุณู ุณูููุซู ุณูููุดูุง ุฏู ฺขูุถู ุซูููุ ุณููู ููู
ู ุฑูุจู ุนูุจูููุซู ุบู ููุทูููุฏู ุจูุณู ุฏููููุงูู
ูููฐุ ุณูุจููุงูุฏู ุณููู ุบูุงููููฐ ุงููุจูููุฏู ุนููู ููุฑูููุชู ู
ูุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai jama'a duka suka koma gidajensu suka ci, suka sha, suka aika wa wanda ba shi da abinci. Suka yi murna ฦwarai domin sun fahimta dokokin da aka karanta musu.