Nehemiah 9:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka sauko a kan Dutsen Sinai; ka yi musu magana daga sama. Ka ba su ƙa’idodi da dokokin da suke masu adalci da kuma daidai, ka ba su farillai da umarnai da suke da kyau.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كَا سَوْكَ عَكَنْ بَبَّنْ تُدُنْ سِنَيْ، كَيِ مَغَنَ دَ كَاكَنِّنْمُ دَغَ سَمَ؞ كَابَاسُ كُواْيَرْوَا دَ عُمَرْنَنْ دَسُكٜىٰ دَيْدَيْ، كَابَاسُ ڧَٰعِدُواْدِ دَ دُواْكُواْكِ مَاسُ ݣَوْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka kuma sauka a bisa Dutsen Sinai, Ka yi magana da jama'arka a can, Ka ba su ka'idodin da suka dace, Da dokoki, da kyakkyawar koyarwa.