Nehemiah 9:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka ba su mulkoki da al’ummai, kana ba su har ma da ƙasashen da suke jeji. Suka ci ƙasar Sihon na sarkin Heshbon da ƙasar Og inda sarkin Bashan yake mulki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«كَبَاسُ مُلْكُواْكِ دَ ڧَبِيلُ، كَرَرَّبَ مُسُ ڧَسَاشٜىٰ؞ سُكَثِ ڧَسَرْ هٜىٰشْبُوانْ نَ سَرْكِے سِهُوانْ دَ يَاڧِ، دَ ڧَسَرْ بَشَنْ نَ سَرْكِے عُواغْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ka sa sun ci al'ummai da mulkoki da yaƙi, Ƙasashen da suke maƙwabtaka da tasu. Suka ci ƙasar Sihon, Sarkin Heshbon, Da ƙasar Bashan, inda Og yake sarki.