Nehemiah 9:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Kai ne Ubangiji Allah, wanda ya zaɓi Abram, ya fitar da shi daga Ur na Kaldiyawa, ya kuma ba shi suna Ibrahim.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ ، كَيْنٜىٰ كَا ذَاٻِ إِبْرَمْ؞ كَيْ كَا ڢِتَرْدَشِ دَغَ ڧَسَرْ عُرْ تَ كَلْدِيَاوَا، كَيْ كَا ثَنْجَ سُونَنْسَ ذُوَا إِبْرَٰهِيمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kai ne, ya Ubangiji Allah, ka zaɓi Abram, Ka fito da shi daga Ur ta Kaldiyawa, Ka sāke sunansa ya zama Ibrahim.