Numbers 1:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa da Haruna suka ɗauki sunayen mutanen nan da aka ba su,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ سُكَ كِرَا وَطَنَّنْ مُتَنٜىٰنْ دَ عَكَ بَادَ سُونَيٜىٰنْسُ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Lawiyawa za su sauka kewaye da alfarwa ta sujada don su yi tsaronta, domin kada wani dabam ya matsa kusa har ya sa in yi fushi in bugi jama'ar Isra'ila.”