Numbers 10:31 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Musa ya ce, “Ina roƙonka kada ka rabu da mu. Ka san inda ya kamata mu kafa sansani a hamada, za ka kuma zama idanunmu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَثٜىٰ «إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، كَدَ كَبَرْمُ، غَمَا كَيْ كَا سَنْ وُرِنْ دَ ذَامُ كَڢَ ذَنْغُوانْمُ أَدَاجِ، ذَاكَ كُمَ ذَمَ جَغُواْرَنْمُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa kuwa ya ce masa, “Ina roƙonka kada ka rabu da mu, gama ka san jejin da muke zango, kai za ka zama idonmu.