Numbers 11:21 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Musa ya ce, “Ga ni a cikin mutane dubu ɗari shida tafe tare da ni, kana kuma cewa, ‘Zan ba su nama su ci har wata guda cur!’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مُوسَٰى يَثٜىٰوَ يَهْوٜىٰهْ «غَاشِ، مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ تَرٜىٰدَنِ سُنْ كَيْ دُبُو طَرِے شِدَ؞ كَيْ كُمَ كَثٜىٰ ذَاكَبَاسُ إِسَشّٜىٰنْ نَامَ حَرْ نَوَتَا طَيَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Musa ya ce wa Ubangiji, “Mutum dubu ɗari shida (600,000) ne suke tafe tare da ni, ga shi kuwa, ka ce za ka ba su nama, za su ci har wata guda cur.