Numbers 12:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
sai Haruna ya ce wa Musa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka hukunta mu, gama zunubin da muka yi, mun yi ne cikin wauta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ هَٰرُونَ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى «رَنْكَيَدَطٜىٰ، إِنَ ضُواْڧُوانْكَ كَدَ كَحُكُنْتَمُ سَبُواْدَ وَنَّنْ ذُنُوبِنْ وَوَنْثِنْ دَ مُكَ عَيْكَتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce wa Musa, “Ya shugabana, ina roƙonka, kada ka hukunta mu saboda wannan zunubi, mun yi aikin wauta.