Numbers 12:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Allah, ina roƙonka ka warkar da ita!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَيِ كُوكَا غَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ «يَا اللَّهْ ، إِنَ ضُواْڧُوانْكَ، كَوَرْكَرْدَ عِتَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya roƙi Ubangiji, ya ce, “Ina roƙonka, ya Allah, ka warkar da ita.”