Numbers 12:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Da a ce mahaifinta ne ya tofa mata miyau a fuskarta, ashe, ba za tă ji kunya har kwana bakwai ba? A fitar da ita bayan sansani kwana bakwai; bayan haka za a iya dawo da ita.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى «دَاعَثٜىٰ بَابَنْتَ يَا تُواْڢَ مِيَوْ أَ ڢُسْكَرْتَ، بَلَلَّيْ نٜىٰ تَيِ ݣُونَكِے بَݣَويْ تَنَ جِنْ كُنْيَا بَ؟ تُواْ، كَڢِتَرْدَ عِتَ دَغَ ثِكِنْ ذَنْغُوانْ تَيِ ݣُونَ بَݣَويْ أَوَجٜىٰ؞ بَايَنْ حَكَ ذَاعَ عِيَ شِغَرْدَ عِتَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ubangiji ya ce wa Musa, “Da a ce mahaifinta ne ya tofa mata yau a fuskarta, ba za ta ji kunya har kwana bakwai ba? Bari a fitar da ita a bayan zangon kwana bakwai, bayan haka a shigar da ita.”