Numbers 12:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya sauko a cikin ginshiƙin girgije; ya tsaya a bakin ƙofar Tenti, ya kira Haruna da Miriyam. Sa’ad da su biyu suka gusa gaba,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَسَوْكُواْ عَثِكِنْ ڧُنْشِنْ غِرْغِجٜىٰ، يَڟَيَ عَبَاكِنْ ڧُواْڢَرْ تٜىٰنْتِنْ، يَكِرَا هَٰرُونَ دَ مَرْيَمُ؞ سُكَ مَڟُواْ كُسَدَ بَاكِنْ ڧُواْڢَرْ تٜىٰنْتِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya zo cikin al'amudin girgije, ya tsaya a ƙofar alfarwar, ya yi kira, “Haruna! Maryamu!” Su biyu fa suka gusa gaba.

Recommended Reading