Numbers 13:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Musa ya aike su domin su binciki Kan’ana ya ce, “Ku haura, ku ratsa ta Negeb har zuwa ƙasar tudu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ مُوسَٰى يَعَيْكٜىٰسُ لٜىٰڧٜىٰنْ أَسِيرِنْ ڧَسَرْ كَنْعَنَ، سَيْيَثٜىٰ مُسُ «دَغَ نَنْ كُيِ أَرٜىٰوَ كُبِے تَ نٜىٰغٜىٰبْ، كُهَوْرَ ذُوَا يَنْكِنْ تُدَّنْ ڧَسَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Musa ya aike su leƙen asirin ƙasar Kan'ana, ya ce musu, “Ku haura, ku bi ta Negeb har zuwa ƙasar tuddai,