Numbers 13:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka kuma haura ta Negeb, suka iso Hebron, inda Ahiman, da Sheshai, da Talmai, zuriyar Anak, suke zama. (An gina Hebron da shekara bakwai kafin a gina Zowan a Masar.)
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ هَوْرَ تَوَجٜىٰنْ نٜىٰغٜىٰبْ حَرْ سُكَ إِسُواْ هٜىٰبْرُوانْ؞ أَوُرِنْ نٜىٰ یَیَنْ أَنَكْ سُكٜىٰ دَ ذَمَ، وَتُواْ أَهِمَنْ دَ شٜىٰشَيْ دَ تَلْمَيْ نَوَتَ ذُرِيَرْ ڧَتِّنْ مُتَنٜىٰ؞ أَنْ كُوَ كَڢَ هٜىٰبْرُوانْ شٜىٰكَرُ بَݣَويْ كَاڢِنْ عَكَ كَڢَ ذُواْوَنْ عَڧَسَرْ مَصَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka haura ta wajen Negeb, suka isa Hebron inda Ahimaniyawa, da Sheshaiyawa, da Talmaiyawa, zuriyar ƙarfafan mutanen da ake kira Anakawa suke zaune. (An gina Hebron da shekara bakwai kafin a gina Zowan a Masar.)