Numbers 13:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Kaleb ya sa mutane suka yi shiru a gaban Musa, sai ya ce, “Ya kamata mu tafi mu mallaki ƙasar, gama lalle za mu iya cinta.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ سُنَ غُنَغُنِ عَكَنْ مُوسَٰى، سَيْ كَلٜىٰبْ يَسَا سُيِ شِضُ، سَيْيَثٜىٰ «مُتَاشِ مُڢَاطَ مُسُ دَ يَاڧِ مُمَلَّكِ ڧَسَرْ، غَمَا مُنْ عِيَ ثِنْتَ دَ يَاڧِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Kalibu ya sa mutane su yi shiru a gaban Musa, ya ce, “Bari mu tafi nan da nan mu mallaki ƙasar, gama za mu iya cinta.”