Numbers 14:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In ka kashe dukan mutanen nan gaba ɗaya, al’ummai da suka ji wannan labari game da kai za su ce,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَنْذُ عِدَنْ كَكَشٜىٰ جَمَعَرْ نَنْ أَ لُواْكَثِ طَيَ، أَلْعُمَّنْ دَ سُنْ رِغَا سُنْجِ لَابَرِنْكَ ذَاسُثٜىٰ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan kuwa ka kashe jama'ar nan gaba ɗaya, sai al'umman da suka ji labarinka, su ce,