Numbers 14:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan Isra’ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna, dukan taron kuwa suka ce musu, “Da ma mun mutu a Masar! Ko kuma a wannan hamada ma!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَيِ غُنَغُنِ عَكَنْ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ سُكَثٜىٰ «أَيْ دَمَا مُنْ مُتُ أَ مَصَرْ دَ يَڢِ! أَيْ دَمَا مُمُتُ أَدَاجِنَّنْ دَ ذَيْڢِ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Dukan Isra'ilawa suka yi gunaguni a kan Musa da Haruna, suke ce, “Da ma mun mutu a ƙasar Masar, ko kuwa a wannan jeji.