Numbers 14:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Don me Ubangiji yana kawo mu wannan ƙasa yă bar mu kawai mu mutu da takobi? A kuma kwashe matanmu da ’ya’yanmu ganima. Ashe, bai fi mana mu koma Masar ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مٜىٰيَسَا يَهْوٜىٰهْ يَكٜىٰ كَٰوُاْمُ ڧَسَرْ نَنْ دُواْمِنْ يَبَرْمُ مُمُتُ تَوُرِنْ تَكُواْبِے؟ ذَاعَكُمَ ڨُوثٜىٰ مَاتَنْمُ دَ يَارَنْمُ ڧَنَانَا عَيَاڧِ؞ بَذَيْڢِ مَنَ ݣَوْ، مُكُواْمَ ڧَسَرْ مَصَرْ بَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Me ya sa Ubangiji ya kawo mu a wannan ƙasa, mu mutu da takobi? Matanmu da ƙanananmu za su zama ganima. Ba zai fi mana kyau, mu koma Masar ba?”