Numbers 14:37 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
waɗannan mutanen da suka kawo rahoto mai banrazana a kan ƙasar, annoba ta buge su, suka kuwa mutu a gaban Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُونٜىٰ يَهْوٜىٰهْ يَسَا وَنِ بَلَعِ يَڢَاطُواْ مُسُ يَكَشٜىٰسُ أَغَبَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
mutanen nan da suka kawo rahoto mai banrazana a kan ƙasar, annoba ta kashe su a gaban Ubangiji.