Numbers 15:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Bayan kun shiga ƙasar da nake ba ku a matsayin gida,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَڢَطَا وَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا وَطَنَّنْ ڧَٰعِدُواْدِ؞ «سَعَدَّ كُكَ شِغَ ڧَسَرْدَ نَكٜىٰ بَاكُ كُذَوْنَ عَثِكِ، غَ ڧَٰعِدُواْدِنْ مِيڧَ هَدَايُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
waɗannan ka'idodi domin Isra'ilawa su kiyaye su a ƙasar da zai ba su.