Numbers 15:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Amma in mutum ɗaya ne kaɗai ya yi laifi ba da gangan ba, dole yă kawo akuya domin hadaya don zunubi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عِدَنْ مُتُمْ طَيَ نٜىٰ يَيِ ذُنُوبِ بَ دَ غَنْغَنْبَ، سَيْ يَكَٰوُاْ یَرْ عَكُيَ مَيْ شٜىٰكَرَا طَيَ دُواْمِنْ هَدَايَ تَوَنْكٜىٰ ذُنُوبِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Idan bisa ga kuskure wani mutum ya yi zunubi, sai ya ba da 'yar akuya bana ɗaya ta yin hadaya don zunubi.