Numbers 15:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“ ‘Amma duk wanda ya yi zunubi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko baƙo, ya saɓi Ubangiji, dole a ware wannan mutum daga mutanensa,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عَمَّا دُكْ وَنْدَ يَيِ ذُنُوبِ دَغَنْغَنْ، كُواْ شِے طَنْ ڧَسَانٜىٰ كُواْ بَڧُواْ نٜىٰ، يَيِ وَ يَهْوٜىٰهْ صَاٻُواْ كٜىٰنَنْ؞ ذَاعَكُوَ كَوَرْ دَشِ دَغَ جَمَعَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma mutumin da ya yi laifi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko kuma baƙo ne, ya sāɓi Ubangiji, sai a kashe shi,