Numbers 15:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yayinda Isra’ilawa suke ciki hamada, sai aka sami wani mutum yana tattara itace a ranar Asabbaci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكٜىٰ أَدَاجِنْ، سَيْ سُكَغَ وَنِ مُتُمْ يَنَ تَتَّارَ إِتَاثٜىٰ أَ رَانَرْ هُوتُ تَمَكُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Isra'ilawa suke jeji, sai aka iske wani yana tattara itace a ranar Asabar.