Numbers 16:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kora ɗan Izhar, wanda yake Balawe ne daga dangin Kohatawa, wata rana ya nemi Datan da Abiram ’ya’yan Eliyab, da On ɗan Felet dukansu daga kabilar Ruben, suka haɗa kai
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنَانً سَيْ ڧَارُونَ طَنْ إِظْهَرْ جِيكَنْ كُواْهَتْ، نَظُرِيَرْ لَوِ يَيِ تَاوَيٜىٰ عَكَنْ شُوغَبَنْثِنْ مُوسَٰى، تَرٜىٰ دَشِ كُوَ أَݣَويْ دَتَنْ دَ أَبِرَمْ یَیَنْ عٜىٰلِيَبْ دَ عُوانْ طَنْ ڢٜىٰلٜىٰتْ نَظُرِيَرْ رَعُبَيْنُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Kora, ɗan Izhara, na kabilar Lawi, iyalin Kohat, ya yi ƙarfin hali ya tayar wa Musa. Waɗansu uku kuma daga kabilar Ra'ubainu suka haɗa kai da shi, su ne Datan da Abiram, 'ya'yan Eliyab, da On,ɗan Felet, da waɗansu Isra'ilawa su ɗari biyu da hamsin, sanannun shugabanni da jama'a suka zaɓa.