Numbers 16:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kowannenku zai ɗauki faranti yă zuba turare a ciki. Wato, farantai 250 ke nan, a kuma miƙa su a gaban Ubangiji. Kai da Haruna za ku miƙa farantanku, ku ma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْوَنّٜىٰنْكُ ذَيْ طَوْكِ ݣُونُوانْسَ نَڧُواْنَ تُرَارٜىٰ، يَسَا تُرَارٜىٰ عَثِكِ، يَمِيڧَ شِ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ ، وَتُواْ ݣُونُواْ نَڧُواْنَ تُرَارٜىٰ غُدَا طَرِے بِيُ دَ حَمْسِنْ كٜىٰنَنْ؞ كَيْ دَ هَٰرُونَ، كُواْوَنّٜىٰنْكُ دَ نَاسَ ݣُونُواْ نَڧُواْنَ تُرَارٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan kowane ɗayanku ya ɗauki farantinsa na ƙona turare, ya zuba turaren wuta a ciki, ya kawo a gaban Ubangiji, wato farantan ƙona turare guda ɗari biyu da hamsin ke nan. Kai kuma da Haruna kowannenku ya kawo nasa faranti.”