Numbers 16:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya gargaɗe taron ya ce, “Ku ƙaurace wa tentin waɗannan mugayen mutane! Kada ku taɓa kome da yake nasu, domin kada a shafe ku saboda zunubansu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَڢَطَا وَجَمَعَرْ «كُجَا بَايَ دَغَ تٜىٰنْتُنَنْ وَطَنَّنْ مُوغَيٜىٰنْ مُتَنٜىٰ، كُمَ كَدَ كُتَٻَ كُواْ أَبُ طَيَ ثِكِنْ كَايَنْسُ، دُواْمِنْ كَدَ أَ هَلَّكَرْ دَكُو سَبُواْدَ دُكَنْ ذُنُبَنْسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce wa jama'ar, “Ina roƙonku, ku ƙaurace wa alfarwan waɗannan mugayen mutane, kada ku taɓa kowane abu da yake nasu, domin kada a shafe ku saboda zunubansu.”