Numbers 16:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
tare kuwa suka zo wurin Musa da Haruna, suka ce musu, “Kun wuce gona da iri! Dukan jama’an nan masu tsarki ne, kowannensu, Ubangiji kuma yana tare da su. Me ya sa kuke ɗaukan kanku fiye da taron jama’ar Ubangiji?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ تَارُ سُنْ ذُواْ غَبَنْ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ سُكَثٜىٰ مُسُ «لَلَّيْ كُنْ وُثٜىٰ غُواْنَ دَ إِرِ! دُكَنْ تَارُوانْ جَمَعَرْ نَنْ، أَنْكٜىٰٻٜىٰ كُواْوَنّٜىٰنْسُ دَ ڟَرْكِے، يَهْوٜىٰهْ كُمَ يَنَ تَرٜىٰدَسُو؞ مٜىٰيَسَا كُكٜىٰ طَوْكَرْ كَنْكُ ڢِيٜىٰدَ سَوْرَنْ جَمَعَرْ يَهْوٜىٰهْ ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka taru a gaban Musa da Haruna, suka ce musu, “Kun cika izgili, gama dukan taron jama'a na Ubangiji ne, Ubangiji kuwa yana tare da su. Me ya sa kai Musa ka aza kanka shugaba a kan taron jama'ar Ubangiji?”