Numbers 16:35 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai wuta ta fito daga wurin Ubangiji ta cinye mutane 250 da suke miƙa hadaya da turare.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وُتَا تَڢِتَ دَغَ وُرِنْ يَهْوٜىٰهْ تَثِنْيٜىٰ مُتَنٜىٰنَّنْ طَرِے بِيُ دَ حَمْسِنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ مِيڧَ تُرَارٜىٰ نَڧُواْنَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wuta kuma ta fito daga wurin Ubangiji ta cinye mutum ɗari biyu da hamsin ɗin nan da suke miƙa hadaya da turare.