Numbers 16:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka Eleyazar, firist, ya tattara farantan tagulla waɗanda mutanen da aka hallaka suka kawo, ya ƙera murfin bagade da su,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عٜىٰلٜىٰيَظَرْ ڢِرِسْتِ يَطَوْكِ ݣُونُواْنِنْ تَغُلَّ نَڧُواْنَ تُرَارٜىٰ وَطَنْدَ مُتَنٜىٰنْ دَ عَكَ هَلَّكَ سُكَ مِيڧَ؞ عَكَ ڧٜىٰرَسُ سُذَمَ مُرْڢِنْ بَغَدٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ele'azara, firist, ya ɗauki farantan tagullar waɗanda mutanen da aka hallaka suka kawo. Aka ƙera murfin bagade da su.