Numbers 16:49 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma mutane 14,700 ne suka mutu a annobar, ban da waɗanda suka mutu a sanadin Kora.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دُكْدَهَكَ مُتَنٜىٰنْ دَ سُكَ مُتُ سَبُواْدَ بَلَعِنْ، سُنْ كَيْ دُبُو غُواْمَشَا حُطُ دَ طَرِے بَݣَويْ، بَنْدَ وَطَنْدَ سُكَ مُتُ أَ ذَنْثٜىٰنْ تَاوَيٜىٰنْ ڧَارُونَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda annoba ta kashe mutum dubu goma sha huɗu ne da ɗari bakwai (14,700), banda waɗanda suka mutu a sanadin Kora.