Numbers 16:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce wa Kora da dukan waɗannan da suke tare shi, “Da safe, Ubangiji zai nuna wane ne yake nasa, da kuma wane ne yake da tsarki. Zai kuma sa mutumin yă zo kusa da shi. Mutumin da ya zaɓa kuwa zai sa yă zo kusa da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَيِ مَغَنَ دَ ڧَارُونَ دَ ڧُنْ‌غِيَرْسَ ثٜىٰوَ «غُواْبٜىٰ دَ سَڢٜىٰ، يَهْوٜىٰهْ ذَيْ نُونَ مَنَ وَنْدَ يَكٜىٰ نَاسَ، وَنْدَ عَكَ كٜىٰٻٜىٰ دَ ڟَرْكِے، وَنْدَ كُمَ ذَيْ عِيَ ذُوَا كُسَدَشِ؞ وَنْدَ يَذَاٻَا، شِينٜىٰ ذَيْ بَرْ شِ يَذُواْ كُسَدَ بَغَدٜىٰنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan ya ce wa Kora da ƙungiyarsa, “Da safe Ubangiji zai nuna mana wanda yake nasa, zai sa wanda yake nasa, wato wanda ya zaɓa, ya sadu da shi a bagade.