Numbers 17:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya fitar wa dukan Isra’ilawa dukan sandunan da suke daga gaban Ubangiji. Suka duba, kowa kuma ya ɗauki sandansa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَݣُوشِ دُكَنْ سَنْدُنَنْ دَسُكٜىٰ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ ، يَنُونَ وَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ سُكَ دُوبَ، كُواْوَنٜىٰ مُتُمْ كُوَ يَطَوْكِ سَنْدَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Musa kuwa ya fito wa Isra'ilawa da dukan sandunan da aka ajiye a gaban Ubangiji. Suka duba, kowanne ya ɗauki sandansa.