Numbers 18:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ce wa Haruna, “Kai da ’ya’yanka, da kuma iyalin mahaifinka za ku ɗauki hakkin abin da ya shafi Tentin Sujada, kai da ’ya’yanka kaɗai za ku ɗauki hakkin aikinku wanda ya shafi firistoci.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ هَٰرُونَ «كَيْ دَ یَیَنْكَ مَظَا دَ غِدَنْ كَكَنْكَ لَوِ ذَاكُ طَوْكِ أَلْحَكِنْ كُواْوَنٜىٰ لَيْڢِنْدَ يَشَاڢِ تٜىٰنْتِنْ كَسَنْثٜىٰوَتَ؞ عَمَّا كَيْ دَ یَیَنْكَ مَظَا كَطَيْ ذَاكُ طَوْكِ أَلْحَكِنْ كُواْوَنٜىٰ لَيْڢِنْدَ يَشَاڢِ عَيْكِنْ ڢِرِسْتِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya ce wa Haruna, “Kai da 'ya'yanka, da gidan mahaifinka za ku ɗauki hakkin abin da ya shafi alfarwa ta sujada. Kai da 'ya'yanka kuma za ku ɗauki hakkin aikinku wanda ya shafi firistoci.