Numbers 18:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga yanzu zuwa gaba, kada Isra’ilawa su yi kusa da Tentin Sujada, in ba haka ba kuwa su sha hukuncin zunubinsu, su kuma mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ يَنْذُ ذُوَا نَنْ غَبَ، كَدَ سَوْرَنْ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُيِ كُسَدَ تٜىٰنْتِنْ، دُواْمِنْ كَدَ سُجَٰوُاْ وَكَنْسُ ذُنُوبِ سُمُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nan gaba kada Isra'ilawa su zo kusa da alfarwa ta sujada don kada su yi zunubi, su mutu.