Numbers 18:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ka yi wa Lawiyawa magana, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka karɓi zakka daga Isra’ila da na ba ku gādo, dole ku miƙa kashi ɗaya bisa goma na wannan zakka a matsayin hadaya ga Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَڢَطَا وَ لَوِيَاوَا وَطَنَّنْ ڧَٰعِدُواْدِ؞ «سَعَدَّ كُكَ كَرْٻِ زَكَّ دَغَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا، وَدَّ نَبَاكُ تَذَمَ رَبُوانْ غَادُوانْكُ، ذَاكُ كٜىٰٻٜىٰ بَايَرْوَ دَغَ ثِكِ غَ يَهْوٜىٰهْ ، وَتُواْ زَكَّ دَغَ ثِكِنْ زَكَّ وَدَّ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُكَ بَايَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Har yanzu ka faɗa wa Lawiyawa, cewa sa'ad da suka karɓi zaka daga Isra'ilawa wadda na ba su gādo, sai su fitar da zaka daga cikin zakar, su miƙa wa Ubangiji hadaya ta ɗagawa.