Numbers 19:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wanda duk yake a fili, ya kuma taɓa gawa wanda aka kashe da takobi, ko wanda ya mutu mutuwar Allah, ko ƙashin mutum, ko kabari, zai ƙazantu har bakwai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَنْدَ يَكٜىٰ عَثِكِنْ ڢِيلِ يَكُمَ تَٻَ غَاوَرْ وَنْدَ عَكَ كَشٜىٰ دَ تَكُواْبِے، كُواْ وَنْدَ يَمُتُ مُتُوَ تَ اللَّهْ ، كُواْ كُمَ يَتَٻَ ڧَشِنْ مُتُمْ كُواْ كَبَرِ، وَنَّنْ مُتُمْ ذَيْ ڧَظَنْتُ حَرْ ݣُونَ بَݣَويْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wanda duk yake cikin saura ya taɓa wanda aka kashe da tokobi, ko gawa, ko ƙashin mutum, ko kabari zai ƙazantu har kwana bakwai.