Numbers 19:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Wannan ita ce ƙa’ida wadda Ubangiji ya umarta. Faɗa wa Isra’ilawa su kawo maka jan karsana marar lahani, ko marar aibi wadda ba a taɓa sa ta tă yi noma ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«وَنَّنْ عِتَثٜىٰ ڧَٰعِدَ وَدَّ يَهْوٜىٰهْ يَعُمَرْتَ؞ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا ذَاسُ كَٰوُاْ مُكُ وَتَ یَرْ سَانِيَ ثِكَكِّيَ مَرَرْ تَبُواْ، كُمَ وَدَّ بَعَتَٻَ طَوْرَ مَتَ غُنْغُمٜىٰنْ نُواْمَ أَوُيَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Wannan ita ce ka'ida wadda Ubangiji ya umarta. Ka faɗa wa Isra'ilawa su kawo maka jar karsana, marar lahani, wadda ba ta da wani aibi, wadda ba a taɓa aza mata karkiya ba.