Numbers 20:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Ubangiji ya ce wa Musa da Haruna. “Tun da yake ba ku gaskata ni ba, ba ku kuwa ɗaukaka ni a idon Isra’ilawa ba, to, ba za ku kai taron jama’an nan a ƙasar da na ba su ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ «تُنْدَيَكٜىٰ بَكُ أَمِنْثٜىٰ دَنِے بَ، بَكُ كُمَ طَوْكَكَ ڟَرْكِنَ أَغَبَنْ تَارُوانْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَ، تُواْ، بَذَاكُ كَيْ جَمَعَرْ نَنْ ذُوَا ڧَسَرْدَ نَيِ مُسُ أَلْڧَوَرِ إِنْبَاسُبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya ce wa Musa da Haruna, “Tun da yake ba ku gaskata ni ba, ba ku kuwa ɗaukaka ni a idon Isra'ilawa ba, to, ba za ku kai taron jama'ar nan a ƙasar da na ba su ba.”