Numbers 20:16 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
amma da muka yi kuka a gaban Ubangiji, ya kuwa ji mu, sai ya aiko malaโika, ya fitar da mu daga Masar. โYanzu ga mu a Kadesh, garin da yake kan iyakar yankinka.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณูุนูุฏูู ู
ููููู ูููููุง ุบู ููููููููฐูู ุ ุณููู ููุฌู ูููููููู
ูุ ููููู
ู ุนูููููุฑู ุฏู ู
ููุงูููููู ููููุฏู ฺููขูุชูุฑู ุฏูู
ูู ุฏูุบู ฺงูุณูุฑู ู
ูุตูุฑูุ ููููุฐู ุฏููู ุบูุงู
ูู ูููู ุงูู ููุฏูููฐุดูุ ูููู ุบูุฑููู ุฏูููููููฐ ุนู ุงููููุงููุฑู ููููููููููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da muka yi kuka ga Ubangiji, Ubangiji kuwa ya ji kukanmu, ya aiko mala'ikansa, ya fisshe mu daga Masar. Ga mu nan a Kadesh, garin da yake kan iyakar ฦasarka.