Numbers 20:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan Jama’ar Isra’ilawa suka tashi daga Kadesh, suka zo Dutsen Hor.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دُكَنْ جَمَعَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَتَاشِ دَغَ كَدٜىٰشْ سُكَ كَامَ حَنْيَ سُكَ كَيْ بَبَّنْ تُدُنْ هُوارْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai taron jama'ar Isra'ila suka kama tafiya daga Kadesh, suka je Dutsen Hor, a kan iyakar ƙasar Edom. Ubangiji kuwa ya ce wa Musa da Haruna a can,