Numbers 20:28 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya tuษe taguwar Haruna, ya kuma sa wa Eleyazar ษan Haruna. Nan kuwa Haruna ya mutu a bisa dutsen. Saโan nan Musa da Eleyazar suka sauka daga dutsen,
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณููู ู
ููุณููฐู ููุชูููปูููฐ ุฑููุบููููู ฺขูุฑูุณูุชู ุฏูุบู ุฌููููู ูููฐุฑููููุ ููุณูุงูู ุนูููฐููููฐููุธูุฑู ุทููู ูููฐุฑููููุ ุงููููุฑููู ุนููููู ุจูุจูููู ุชูุฏููู ูููุงุฑูุ ูููฐุฑูููู ููู
ูุชูุ ุณูุนููู ู
ููุณููฐู ุฏู ุนูููฐููููฐููุธูุฑู ุณููู ุณููููู ุฏูุบู ูููู ุชูุฏูููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya tuษe wa Haruna rigunansa na firist ya sa wa Ele'azara ษan Haruna. Haruna kuwa ya rasu a kan dutsen. Sa'an nan Musa da Ele'azara suka sauko daga kan dutsen.