Numbers 20:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka yi gunaguni wa Musa suka ce, “Da ma mun mutu sa’ad da ’yan’uwanmu suka mutu a gaban Ubangiji!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتَنٜىٰ سُكَيِ غُنَغُنِ سُكَثٜىٰ «أَيْ دَمَا مُنْ مُتُ كَمَرْ يَدَّ یَنْعُوَنْمُ سُكَ مُتُ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce wa Musa, “Da ma mun mutu kamar yadda 'yan'uwanmu suka mutu a gaban Ubangiji.