Numbers 20:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Don me ka fitar da mu daga Masar zuwa wannan banzan wuri, inda babu hatsi ko ɓaure, inabi ko rumman. Kuma babu ruwan da za a sha?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُوانْمٜىٰ كُكَ ڢِتَرْ دَمُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ كُكَ كَٰوُاْمُ أَوَنَّنْ مُوغُنْ وُرِے عِنْدَ بَابُ كُواْمٜىٰ؟ بَا وُرِے نٜىٰ عِنْدَ ذَاعَ شُوكَ حَڟِ، كُواْ ٻَوْرٜىٰ، كُواْ إِتَاثٜىٰنْ إِنَبِے، كُواْ رُمَّنْبَ؞ بَابُ كُواْ ضُوً شَا!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Don me kuma ka sa muka fito daga masar, ka kawo mu a wannan mugun wuri inda babu hatsi, ko ɓaure, ko inabi, ko rumman, ko ruwan da za a sha ma?”