Numbers 21:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da sarkin Arad, mutumin Kan’ana, wanda yake zaune a Negeb, da ya ji cewa Isra’ila yana zuwa ta hanyar Atarim, sai ya fito, yă yaƙi Isra’ilawa, yă kuma kama waɗansunsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سَرْكِنْ أَرَدْ، وَتُواْ سَرْكِنْ يَنْكِنْ كَنْعَنَ تَكُدُ، وَنْدَ يَكٜىٰدَ ذَمَ أَ نٜىٰغٜىٰبْ، يَجِ لَابَرِ ثٜىٰوَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا سُنَ ذُوَا عَتَهَنْيَرْ أَتَرِمْ، سَيْ يَڢِتَ يَڢَاطُواْ مُسُ دَ يَاڧِ يَكَكَّامَ وَطَنْسُنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Sarkin Arad, Bakan'ane, wanda yake zaune a Negeb, ya ji Isra'ilawa suna zuwa ta hanyar Atarim, sai ya fita ya yi yaƙi da Isra'ilawa, ya kama waɗansu daga cikinsu.