Numbers 21:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma mun tumɓuke su, mun hallaka garuruwan Heshbon har zuwa Dibon. Mun ragargaza su har zuwa Nofa wanda ya miƙe zuwa Medeba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«غَاشِ يَنْذُ أَنْهَلَّكَ ذُرِيَرْ أَمُواْرِيَاوَا، تُنْدَغَ هٜىٰشْبُوانْ ذُوَا دِبُوانْ، وُتَرْمُ تَثِنْيٜىٰسُ تُنْدَغَ نُواْڢَ حَرْ ذُوَا مٜىٰدٜىٰبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma yanzu an hallaka zuriyarsu, Tun daga Heshbon har zuwa Dibon, Har da Nofa kusa da Medeba.”