Numbers 21:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Musa ya aika ’yan leƙen asiri zuwa Yazer. Daga baya, sai Isra’ilawa suka ci ƙauyukan da suke kewaye, suka kuma kori Amoriyawa da suke zaune a can.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَعَيْكَ دَ یَنْ لٜىٰڧٜىٰنْ أَسِيرِ سُجٜىٰ سُنٜىٰمِ حَنْيَ مَڢِے ݣَوْ دُواْمِنْ سُڢَاطَوَ يَنْكِنْ يَظٜىٰرْ دَ يَاڧِ؞ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا كُوَ سُكَ تَڢِے سُكَثِ يَظٜىٰرْ دَ ڧَوْيُكَنْتَ، سُكَ كُمَ كُواْرِ أَمُواْرِيَاوَنْ دَسُكٜىٰ أَوُرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya aika a leƙo asirin ƙasar Yazar. Suka tafi suka ci ƙauyukanta, suka kori Amoriyawan da suke can.