Numbers 21:35 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta haka suka kashe shi, tare da ’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa, ba wanda ya ragu. Suka kuma mamaye ƙasarsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ سُكَ كَشٜىٰ سَرْكِے عُواغْ دَ یَیَنْسَ مَظَا دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْسَ، حَرْ بَابُوَنْدَ يَڟِيرَا؞ إِسْرَٰٓءِيلَاوَا كُوَ سُكَ مَلَّكِ ڧَسَرْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka fa suka kashe shi, shi da 'ya'yansa maza, da dukan jama'arsa, har ba wanda ya tsira, suka kuwa mallaki ƙasarsa.